Birbishin Rikici
Kokarin nutsawa cikin wahalhalun da mutanen da ke zaune a yankunan da ake fama da tashe-tashen hankula ke fuskanta, yawanci yakan zo ne kawai ta fuskar kididdiga; Birbishin Rikici wani shiri ne na mako-mako akan waɗannan labarun sirri na wadanda rikici da tashin hankali suka shafa da HumAngle ke kawo muku.
-
Kadaici Saboda Rashin Miji
Mata a sansanin ‘yan gudun hijira na Dalori II da ke jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya sun ce…
Read More » -
Rashin Lafiya A Sansanin En Gudun Hijira
Yan gudun hijira a sansanin Tse-Yandev da ke Makurdi a arewa ta tsakiyar Najeriya na fuskantar matsalar rashin lafiya.
Read More » -
Siyen Rayuwa da Kudin Fansa a Arewa Maso Yamman Najeriya
Biyan kuɗaɗen fansa don tsira daga hannun 'yan ta'addan da ake kira da yan fashin daji, ya zama ruwan dare…
Read More » -
#ENDSARS: Iyalan wadanda suka rasu suna fama da radadin jinkirin shari’a
Zanga-zangar #EndSARS ta samo asali ne sakamakon korafe-korafen da suka taso daga shekaru da dama da jami'an rundunar 'yan sanda…
Read More » -
Daga Hatsari Zuwa Matsi: ‘Yan gudun hijira na Arewa maso Yamma Na Ci Gaba da Kokawa
Ayyukan ‘yan ta’adda a sassa daban-daban na jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya, inda matsalar ‘yan fashi ta…
Read More » -
Sun Matsu Da Samun Taimako Bayan Sun Rasa Matsugunansu A Arewa Maso Yamma
'Yan ta'adda sun raba su da muhallansu, gwamnati ta yi watsi da su. Sai dai Ahmadu Tella, Muhammed Lawal da…
Read More » -
Rayuwar Marasa Rinjaye A Tsakiyar Ta’addanci
Tun bayan rikicin da aka kwashe shekaru 12 ana yi a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, mabiya addinin Kirista, wadanda…
Read More » -
Suna Shan Taba Domin Su Rayu
A sansanin 'yan gudun hijira na Tse-Yandev da ke Benue, a arewa ta tsakiyar Najeriya, mata suna shan taba idan…
Read More » -
Ta Rasa Danta A Wurin Boko Haram, Ta Rasa Mijinta A Wurin Sojoji
'Yan ta'addan Boko Haram sun kwace dan Maryam Muhammad mai shekaru 10 a duniya. Shi ma mijinta ya gamu da…
Read More » -
Ta’adancin Boko Haram Ya Shafesu, Sojojin Najeriya Ta Dora Musu Laifi
Sojojin Najeriya sun kama Mu’azu da Muhammad saboda zaton suna da alaka da Boko Haram. Bayan sunyi shekaru da yawa…
Read More »