Birbishin Rikici

Episode 35

Ya Kubucewa Masu Garkuwa Ba Tare Da Biyan Fansa Ba

6 mins
23 Jul 20226 minsBirbishin Rikici

Episode description

A Arewa maso Yammacin Najeriya, yin garkuwa da mutane yana iya faruwa a ko'ina, ba wai zama a wurin da bai dace ba ne a lokacin da bai dace ba. Wani manomin shinkafa da masara mai suna Mustapha Shafi’i a garin ‘Yarkofoji na jihar Zamfara, yana cikin gidansa ne ‘yan ta’adda suka fasa masa kofarsa, suka kutsa kai, suka tafi da shi a lokacin da matarsa ke kallonsu tana rokon su sakeshi. Yayi sa'a, ya gudu har ya bada labarinsa.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuci: Kunle Adebajo

Muryoyin shiri: Aliyu Dahiru, Khadija Gidado, Isaac Oritogun

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here