Birbishin Rikici
Kokarin nutsawa cikin wahalhalun da mutanen da ke zaune a yankunan da ake fama da tashe-tashen hankula ke fuskanta, yawanci yakan zo ne kawai ta fuskar kididdiga; Birbishin Rikici wani shiri ne na mako-mako akan waɗannan labarun sirri na wadanda rikici da tashin hankali suka shafa da HumAngle ke kawo muku.
-
Daga Kamu Ba Dalili Zuwa Rasa Matsuguni
A jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya, sojoji sun kama dubban mutane ba bisa ka'ida ba a tsakanin…
Read More » -
Ta Gudarwa Hari A Gona Ta Yi Jinya A Sansanin Gudun Hijira
Rikicin manoma da makiyaya a jihar Benue dake arewa ta tsakiyar Najeriya na ci gaba da raba mutane da gidajensu,…
Read More » -
Ya Gudarwa Yan Boko Haram Karshe Aka Ce A Cikinsu Yake
A jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya, sojojin Najeriya sun kama dubban mutane ba bisa ka'ida ba a…
Read More » -
Ya Kubucewa Masu Garkuwa Ba Tare Da Biyan Fansa Ba
A Arewa maso Yammacin Najeriya, yin garkuwa da mutane yana iya faruwa a ko'ina, ba wai zama a wurin da…
Read More » -
Kadaici Saboda Rashin Miji
Mata a sansanin ‘yan gudun hijira na Dalori II da ke jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya sun ce…
Read More » -
Rashin Lafiya A Sansanin En Gudun Hijira
Yan gudun hijira a sansanin Tse-Yandev da ke Makurdi a arewa ta tsakiyar Najeriya na fuskantar matsalar rashin lafiya.
Read More » -
Siyen Rayuwa da Kudin Fansa a Arewa Maso Yamman Najeriya
Biyan kuɗaɗen fansa don tsira daga hannun 'yan ta'addan da ake kira da yan fashin daji, ya zama ruwan dare…
Read More » -
#ENDSARS: Iyalan wadanda suka rasu suna fama da radadin jinkirin shari’a
Zanga-zangar #EndSARS ta samo asali ne sakamakon korafe-korafen da suka taso daga shekaru da dama da jami'an rundunar 'yan sanda…
Read More » -
Daga Hatsari Zuwa Matsi: ‘Yan gudun hijira na Arewa maso Yamma Na Ci Gaba da Kokawa
Ayyukan ‘yan ta’adda a sassa daban-daban na jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya, inda matsalar ‘yan fashi ta…
Read More » -
Sun Matsu Da Samun Taimako Bayan Sun Rasa Matsugunansu A Arewa Maso Yamma
'Yan ta'adda sun raba su da muhallansu, gwamnati ta yi watsi da su. Sai dai Ahmadu Tella, Muhammed Lawal da…
Read More »