Birbishin Rikici

Episode 39

Munje Neman Taimako Gurin Sojoji Amma Sai Suka kama Mazajenmu

4 mins
20 Aug 20224 minsBirbishin Rikici

Episode description

A jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya, sojojin Najeriya sun kama dubban mutane ba bisa ka'ida ba tsakanin shekarar 2015 zuwa 2016, a yunkurinsu na yaki da 'yan ta'adda a lokacin da Boko Haram ke kai hare-hare.Yawancin wadanda aka kama ba su da laifi. Mijin Zarah na daya daga cikinsu. An gaya mata cewa ya mutu a tsare. Yanzu ta sake yin aure, amma labarin da ya zo mata shi ne yana raye.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya: Hauwa Shaffii Nuhu

Muryoyin shiri: Ruqayya Saeed

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here