Birbishin Rikici
Kokarin nutsawa cikin wahalhalun da mutanen da ke zaune a yankunan da ake fama da tashe-tashen hankula ke fuskanta, yawanci yakan zo ne kawai ta fuskar kididdiga; Birbishin Rikici wani shiri ne na mako-mako akan waɗannan labarun sirri na wadanda rikici da tashin hankali suka shafa da HumAngle ke kawo muku.
-
Damuwar Rasa Matar Aure Ga Harin Ta’addanci
Bayan hare-haren ta'addancin da ake kaiwa a kai a kai, Ba abin da jama'ar Yanbuki ke fuskanta sai zaman damuwa…
Read More » -
Matan Da Yan Ta’adda Suka Mayar da Su Zawarawa
Yawancin al’ummomi da rikicin tada kayar baya ya shafa a yankunan arewa maso yammacin Najeriya, sukan dogara da jami’an ‘yan…
Read More » -
Fatima Ta Yi Burin Zama Ma’aikaciyar Asibiti, Yan Ta’adda Ne Suka Hanata
Kamar sauran ‘yan matan da aka yi garkuwa da su a Dapchi, Fatima ta yi watsi da burinta na samun…
Read More » -
Akan Zuwa Makaranta Rayuwarsu Ta Salwanta!
A shekarar 2018, an sace ‘yan mata sama da 115 daga dakunan kwanansu a Dapchi. Wasu daga 'yan matan da…
Read More » -
Sun Cika Alkawarinsu Na Kai Harin Ta’addanci
Wasu daruruwa dauke da makamai sun kai hari garin Kagoro dake Kudancin Kaduna a daren ranar Lahadi, 20 ga watan…
Read More » -
Zalincin Da Ya Biyo Bayan Kisan Kiyashin Da Akai A Zaria
Tsakanin ranar 12 zuwa 14 ga watan Disambar 2015, sojojin Najeriya sun kai wa kungiyar 'yan Shi'a wadanda galibinsu 'ya'yan…
Read More » -
Har Yanzu Wasu Na Jinya Tun Bayan Kisan Kiyashin Da Aka Yi A Zaria
A watan Disambar 2015 ne sojojin Najeriya suka kai hari gidan Ibrahim El-Zakzaky, jagoran Harkar Musulunci Ta Najeriya, a lokacin…
Read More » -
Har Yanzu Yara Na Dauke Da Tabon Kisan Kiyashin Da Aka Yi A Zaria
Yaran ‘yan kungiyar Islamic Movement of Nigeria (IMN) da sojojin da suka kai wa hari gidan Ibrahim El-Zakzaky suka kashe,…
Read More » -
An Musu Dirar Mikiya, An Sace Dabbobinsu
An Musu Dirar Mikiya, An Sace Dabbobinsu | RSS.com Saurara a: Apple Podcast | Google Podcast | Spotify | Buzzsprout | RSS Tsakanin ranar 12 zuwa…
Read More » -
Me Yake Faruwa Idan Aka Ji Gwara Yaki Akan Yunwa?
A Maiduguri babban birnin jihar Borno an samu raguwar adadin tallafin da ake samu a sansanonin 'yan gudun hijira.
Read More »