Birbishin Rikici

Episode 62

Yadda Kisan Makiyaya Ke Yawaita A Hannun Yan Banga

6 mins
28 Jan 20236 minsBirbishin Rikici

Episode description

Ja'e Sanni, mai shekaru 50 ya zauna cikin nutsuwa yayin da yake ba da labarin yadda aka kashe dansa. Bai taba tunanin lamarin zai kai ga jama'a ba saboda babu wani rahoto da kafafen yada labarai suka bayar kan lamarin.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya: Kabir Adejumo

Muryoyin shiri: Akila Jibrin, Attahiru Jibrin, Isaac Oritogun

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here