Bauta A Matsayin Ungozama
Saurara a: Apple Podcast | Spotify | RSS
Adisu Abba wata mata ce mai shekaru 45 kuma uwa ga ‘ya’ya biyar. Ta fito daga Dikwa, Jihar Borno, a arewa maso gabashin Najeriya. Tun kafin rikici ya tarwatsa rayuwarta, ta riga ta fara koyon aikin da zai zama ginshiƙin rawarta a cikin al’ummarta—ta koyi yadda ake taimaka wa mata wajen haihuwa.
An yi garkuwa da Adisu a hannun ‘yan ta’adda na tsawon shekaru uku,a wannan lokacin, ta taimaka wajen haihuwar jarirai biyar.
A wannan shirin na #BIRBISHINRIKICI, mun bada labarinta da kuma abin da yake nufi yin aikin ungozoma yayin da take tsare a hannun ƙungiyar ta’addanci ta Boko Haram.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuciya: Sabiqah Bello
Muryoyin Shiri: Sabiqah Bello
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Mu’azu Muhammad
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida
Adisu Abba, a 45-year-old mother of five from Dikwa, Borno State, Nigeria, was an aspiring midwife before conflict disrupted her life. During her three-year captivity by Boko Haram, she helped deliver five babies, a testament to her dedication despite dire circumstances.
In the #BIRBISHINRIKICI program, her story is shared, highlighting the challenges and significance of practicing midwifery under such conditions. The podcast is presented by Rukayya Saeed and created by a team including Sabiqah Bello, Aliyu Dahiru, Mu’azu Muhammad, Anthony Asemota, and Ahmad Salkida.
Support Our Journalism
There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.
To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.
Your donation will further promote a robust, free, and independent media.
Donate HereStay Closer To The Stories That Matter



