Yadda Uwa Ta Yi Jiran Labarin Garkuwa Da Yayanta
Saurara a: Apple Podcast | Spotify | RSS
Lokacin Ramadan ne, kuma Bintu Suleiman, wata uwa kuma ‘yar kasuwa mai shekaru 55 daga Ngoshe a Jihar Borno, Arewa maso Gabashin Najeriya, tana shirin buɗe baki tare da iyalanta.
Sai harbe-harbe ya fara, kuma cikin awa guda gidanta ya kama da wuta. Yayin da ‘yan ta’adda ke tattara mutane, ta samu damar tserewa tare da wasu daga cikin ‘ya’yanta da jikokinta zuwa cikin daji. Daga baya, ta gane cewa mutum huɗu daga cikinsu ba su tsere tare da ita ba. Suna wani wuri a cikin duwatsu.
A wannan shirin na #BIRBISHINRIKICI, mun ga yadda bayan harin, Bintu, wadda yanzu ta rasa matsuguninta, ke samun mafaka a wata makarantar firamare ta gwamnati a Pulka, yayin da har yanzu ba ta san halin da ‘ya’yanta da jikokinta suke ciki ba.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuciya: Sabiqah Bello
Muryoyin Shiri: Sabiqah Bello
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Mu’azu Muhammad
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida
Bintu Suleiman, a 55-year-old mother and entrepreneur from Ngoshe, Borno State, Nigeria, was preparing for a Ramadan meal when insurgents attacked, setting her home ablaze. She and some of her children escaped to the forest; however, four family members remained unaccounted for, hiding in the mountains. Bintu currently finds refuge in a government primary school in Pulka, still searching for information about her missing children and grandchildren.
The #BIRBISHINRIKICI program highlights Bintu's plight and ongoing challenges after losing her home and being separated from her loved ones. The podcast, available on Apple, Spotify, and RSS, features contributions and coordination by Rukayya Saeed, Sabiqah Bello, Aliyu Dahiru, Mu’azu Muhammad, Anthony Asemota, and Ahmad Salkida.
Support Our Journalism
There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.
To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.
Your donation will further promote a robust, free, and independent media.
Donate HereStay Closer To The Stories That Matter



