Birbishin Rikici
Kokarin nutsawa cikin wahalhalun da mutanen da ke zaune a yankunan da ake fama da tashe-tashen hankula ke fuskanta, yawanci yakan zo ne kawai ta fuskar kididdiga; Birbishin Rikici wani shiri ne na mako-mako akan waɗannan labarun sirri na wadanda rikici da tashin hankali suka shafa da HumAngle ke kawo muku.
-
Daga Ciyayi Zuwa Rairayi
Veronica manomiya ce da take ciyar da mutane da yawa kafin a kaiwa gonakinta hari. Yanzu haka rayuwarta a hargitse…
Read More » -
Ta Rasa ‘Ya’ya Biyu a Kokarin Tseratar da Daya
Dorcas na gudu don ceto rayuwarta da na ‘ya’yanta a lokacin da mutuwa ta riske su ya dauke ‘ya’yanta biyu.
Read More » -
Daga Ritaya zuwa Gudun Hijira: Rayuwar Wani Malamin Makaranta a Sansanin Yan Gudun Hijira
Daga Ritaya zuwa Gudun Hijira: Rayuwar Wani Malami | RSS.com Saurara a: Apple Podcast | Google Podcast | Spotify | Buzzsprout | RSS Bayan ya yi…
Read More » -
Ina Mijina?
Sojojin Najeriya sun tsare mijin Falta Gambo, Modu Ngubdo a shekarar 2015. A yayin da yake jiran shari’a, Falta ta…
Read More » -
Rayuwa Karkashin Gidan Sauro
Ga mutanen da sukayi hijira zuwa sansanin Tse-Yandev, suna makotaka ne da dubban saurayen da suke zaune a kogo daya…
Read More » -
Tsalle Daya: Daga Rashin Lafiya Sai Mutuwa
Agule ta ga yayin da ‘danta ya mutu bayan wata gajeriyar rashin lafiya a sansanin yan gudun hijira domin ba…
Read More » -
Matar da Ke Neman Soyayyar Dan Ta’adda
Matar da Ke Neman Soyayyar Dan Ta’adda | RSS.com Saurara a: Apple Podcast | Google Podcast | Spotify | Buzzsprout | RSS ‘Yan ta’addan Boko Haram…
Read More » -
An Musu Ruwan Bomb Bisa Kuskure
Yan gudun hijira a garin Rann da ke jihar Borno da ke Arewa maso gabashin Najeriya sun farka da karar…
Read More » -
Yadda Sojojin Najeriya Suka Nakasashi
Bana Usman, matashi ne dan shekara 17 da ya shiga hannun jami’an sojin Najeriya wadanda suka tsare shi ba a…
Read More » -
Tubabbun Yan Boko Haram Na Kasa Samun Karbuwa
A shekarar 2016 ne Najeriya ta fara wani shiri na karbar tsofaffin 'yan ta'addan Boko Haram a yankin Arewa maso…
Read More »