Birbishin Rikici
Kokarin nutsawa cikin wahalhalun da mutanen da ke zaune a yankunan da ake fama da tashe-tashen hankula ke fuskanta, yawanci yakan zo ne kawai ta fuskar kididdiga; Birbishin Rikici wani shiri ne na mako-mako akan waɗannan labarun sirri na wadanda rikici da tashin hankali suka shafa da HumAngle ke kawo muku.
-
Ta’adancin Boko Haram Ya Shafesu, Sojojin Najeriya Ta Dora Musu Laifi
Sojojin Najeriya sun kama Mu’azu da Muhammad saboda zaton suna da alaka da Boko Haram. Bayan sunyi shekaru da yawa…
Read More » -
Ta Samu Tabin Kwakwalwa Bayan An Kashe Mijinta
Dangin Saraya sun shiga tashin hankali bayan da sojojin Najeriya suka kashe mijinta. Daga nan ta samu tabin hankali kuma…
Read More » -
Danginsa Sun Kasa Komai Tun da Sojoji Suka Nakasashi
Sojojin Najeriya sun kama Bana ba a bisa ka’ida kuma suka tsare shi na shekaru biyu. Tunda ya samu ’yancinsa,…
Read More » -
Garkuwa ta Hanyar Ta’addanci
Ta'addanci a yankin Arewa ta Tsakiyar Najeriya na kara dagula al'umma tare da raba mutane da matsuguninsu.
Read More » -
Yan Makaranta da Yan Gudun Hijira na Zama a Aji Daya
‘Yan ta’adda sun mamaye wata al’ummar Tabanni Gandi a jihar Sokoto, inda suka raba mutane da muhallansu. Yanzu suna kokawa…
Read More » -
Hangen Fata Ga Knifar Women
A hankali matan Knifar sun fara samun kwanciyar hankali bayan an sako mazajensu sama da 30. Amma yayin da mutanen…
Read More » -
Daga Garkuwa Zuwa Jami’a
Sau uku Zarah ta kubuta daga hannun ‘yan ta’adda, kafin ta samu cikakken tsira daga wurin su. A yanzu Zarah…
Read More » -
Kubuta Daga Dajin Sambisa Da Cutan HIV
kuwa da Hajiya sau dayawa tare da tilasta mata auren mayakan Boko Haram sau uku. Lokacin da ta kubuta daga…
Read More » -
Ba Su Da Gida Balle Samun Kulawa
Ba Su Da Gida Balle Samun Kulawa | RSS.com Saurara a: Apple Podcast | Google Podcast | Spotify | Buzzsprout | RSS Yayin da damina ke…
Read More » -
‘Ba Lallai Mu Dawo Gida Da Mazajenmu Ba Duk Da Tare Muka Fito’
Tun wajen 2015, Knifar Women ba su ga mazajensu da aka tsare ba a bisa ka’ida ba. Yanzu matan na…
Read More »