Birbishin Rikici

Episode 52

Zalincin Da Ya Biyo Bayan Kisan Kiyashin Da Akai A Zaria

6 mins
19 Nov 20226 minsBirbishin Rikici

Episode description

Tsakanin ranar 12 zuwa 14 ga watan Disambar 2015, sojojin Najeriya sun kai wa kungiyar 'yan Shi'a wadanda galibinsu 'ya'yan kungiyar IMN ne, a daidai lokacin da suke murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad (SAW). Mutane da dama da aka kama yayin kisan gilla sun shafe shekaru a gidan yari ba tare da samun wani hukunci ba da kuma samun adalci.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya: Tracy-Allen Ezechukwu

Muryoyin shiri: Umar Yandaki, Attahiru Jibrin, Akila Jibrin

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here