Birbishin Rikici

Episode 66

Sun Rabu A Zahiri Amma Zuciyarsu Na Hade

10 mins
25 Feb 202310 minsBirbishin Rikici

Episode description

Adamu da Rahmatu suna soyayya da juna tun kafin kafa kungiyar ta'addanci na Boko Haram fiye da shekaru goma da suka wuce. Shekaru da dama da suka tsere daga gidajensu sakamakon tashin hankalin, har yanzu suna fama da illoli da rikicin da Boko Haram ya haifar.

Mai gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim

Muryoyin shiri: Zubaida Baba Ibrahim, Aliyu Dahiru

Fassara: Rukayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here