Birbishin Rikici

Episode 77

Komawa Gida Ko Sake Barinsa?

5 mins
13 May 20235 minsBirbishin Rikici

Episode description

A shekarar 2021, gwamnatin jihar Borno ta sanar da cewa za ta rufe dukkan sansanonin ‘yan gudun hijira da ke Maiduguri tare da fara tsugunar da mutanen garin a garuruwansu ko wasu garuruwa.

Hakan dai ya kasance ne domin a rage yawan ‘yan gudun hijira a babban birnin kasar da kuma kara samun karfin gwiwa a tsakanin mutanen da suka dogara da kayayyakin agaji tsawon shekaru.

Marubuciya: Yakura Kumshe

Muryoyin shiri: Zubaida Baba Ibrahim

Fassara: Rukayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here