Birbishin Rikici

Episode 46

Ina Amfanin Gida Idan Babu Zaman Lafiya?

6 mins
8 Oct 20226 minsBirbishin Rikici

Episode description

Al’ummomin da ke karkashin karamar hukumar Chikun A Arewa maso Yammacin Najeriya, ba su da tsaro. A wasu kauyukan dake fadin karamar hukumar, gidajen da babu kowa a cikinsu sun zama ruwan dare gama gari. Yawancin wadannan al'ummomi a kullum 'yan ta'adda suna kaiwa hari da garkuwa da mutane da lalata dukiyoyi. Mazauna suna ci gaba da barin gidajensu zuwa wasu al'ummomi, amma har yaushe sabbin gidajensu za su kasance lafiya?

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya: Tracy-Allen Ezechukwu

Muryoyin shiri: Isaac Oritogun, Umar Yandaki, Hajara, Hawwa Bukar

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here