Birbishin Rikici

Episode 51

Har Yanzu Wasu Na Jinya Tun Bayan Kisan Kiyashin Da Aka Yi A Zaria

6 mins
12 Nov 20226 minsBirbishin Rikici

Episode description

A watan Disambar 2015 ne sojojin Najeriya suka kai hari gidan Ibrahim El-Zakzaky, jagoran Harkar Musulunci Ta Najeriya, a lokacin kisan kiyashin da aka yi a Zaria. Shekaru da yawa bayan faruwar lamarin, yawancin wadanda abin ya shafa na ci gaba da rayuwa tare da nakasu da zafi yayin da suke kokarin murmurewa.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya:Tracy-Allen Ezechukwu

Muryoyin shiri: Akila Jibrin, Umar Yandaki, Attahiru Jibrin, Isaac Oritogun

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here