Birbishin Rikici

Episode 47

An Dawo Da Su Gida ne Ko Kuma An Canja Musu Matsuguni ne?

6 mins
15 Oct 20226 minsBirbishin Rikici

Episode description

Gwamnatin jihar Borno ta kuduri aniyar mayar da ‘yan gudun hijira daga sansanonin ‘yan gudun hijira zuwa sabbin wuraren tsugunar da jama’a ko kuma kananan hukumominsu. Duk da alkawuran samar da tsaro da abinci, shirin na sake tsugunar da jama'a ya fuskanci kalubale da dama. Da alama 'yan gudun hijirar dole ne su fuskanci wani nau'i na sabuwar rayuwa a yanzu.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuci:Kunle Adebajo

Muryoyin shiri: Umar Yandaki

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here